Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin Da Ya Sa Dala Ke Wahalar Da ’Yan Najeriya

Gaskiyar alaƙar Dala da harkokin kasuwanci a Najeriya.

’Yan bindiga sun harbe dan sanda har lahira a Zamfara

Maharan sun yi wa ‘yan sandan ƙawanya tare da bude musu wuta.

Zanga-zangar kungiyar kwadago raini ne —Ministan Shari’a

Ministan Shari’a Lateef Fagbemi ya cewa zanga-zangar da kungiyar kwadago ta NLC da TUC suke shirin gudanarwa raini ne ga bangaren shari’a

Najeriya ta maida wa Nijar wutar lantarki

Najeriya ta amince ta dawo da wutar lantarki da ta yanke wa Nijar bayan kungiyar ECOWAS ta dage takunkumin da ta sanya wa Nijar da kawayenta

EFCC ta tsare masu sayar da sabbin takardun kudi a Kano

EFCC ta kama ’yan kasuwa da jami’an banki kan sayar da sabbin takardun Naira a Jihar Kano