Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zanga-Zanga saboda tsadar rayuwa ba mafita ba ce — Sarkin Musulmi

Mu ɗaura ɗamara wajen gudanar da addu’o’i don ganin Allah Ya sawwaka mana matsalolin da muke fuskanta.

ECOWAS ta ɗage takunkumin da ta sanya wa Nijar albarkacin watan Ramadana

ECOWAS ta ɗage takunkumin rufe iyaka da yanke wutar lantarki da ta kakaba wa Nijar.

Yadda Dalar Amurka ke jefa ’yan Nijeriya cikin kunci

Hauhawar farashin Dalar Amurka ya biyo bayan dokar da Shugaba Tinubu na barin Naira ta kwaci kanta a kasuwa.

Kasashe 10 da aka fi dauke wutar lantarki a Afirka

Dauke wutar lantarki a Najeriya a shekara ya fi yawan kwanakin shekara

Lauyoyin Murja sun yi barazanar maka Gwamnatin Kano a Kotu

Mun ba wa Gwamnatin Kano wa’adin awa 24 ko kuma mu ɗauki matakin shari’a a kanta.