Za mu sa kafar wando da masu ambato juyin mulki —Sojoji
Rayuwa ta yi tsada a Najeriya, lamarin da ya sanya wasu fara kiranye-kiranye da sojoji su yi juyin mulki.
Manyan Labarai
Rayuwa ta yi tsada a Najeriya, lamarin da ya sanya wasu fara kiranye-kiranye da sojoji su yi juyin mulki.
Kafin a bai wa mutum kayan abincin, dole ne ya gabatar da lambar shaidar ɗan kasa ta (NIN).
Shin tallafin kayan abinci ne abin da ’yan kasar suka fi buƙata a wannan yanayi na tsananin tsadar rayuwa?
Gwamnati ta ɗauki matakin ne domin daƙile hauhawar farashin dala da faduwar darajar naira.
Duk dan kasuwar da bai kiyaye sabon matakin da muka ɗauka ba za mu ɗora shi a kan saiti.