Manyan Labarai

Manyan Labarai

An ji ƙarar tashin bama-bamai a Maiduguri

Ana zargin ’yan ta’addan Boko Haram ne suka tayar da bama-bamai a wasu sassan birnin.

Zaɓen 2027: A raba wa ’yan Najeriya shinkafa — Tinubu

Irin wannan rabon kayan abinci na ɗan lokaci ne kawai, domin ba su magance matsalolin tattalin arziki da talauci da ake fuskanta.

Jama’ar gari sun kashe ’yan bindiga 3 a Sakkwato

Wannan lamarin dai ya jefa mazauna ƙauyen cikin fargabar dawowar ’yan bindigar domin ɗaukan fansa.

Fasinjoji sun jikkata a hatsarin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna

An tabbatar da cewa jirgin ya isa tashar Idu da misalin ƙarfe 10:39 na safe, inda ya samu jinkiri na mintuna 38.

Trump na yi wa ƙasashe da NATO matsin lambar su taimaka masa a buɗe Mashigar Hormuz

Trumk ya buƙaci ƙasashen su tura jiragen yaƙi domin tabbatar da cewa Iran ba ta hana jiragen ruwa wucewa ta Mashigar Hormuz ba.