Manyan Labarai

Manyan Labarai

AFCON 2023: Yau Najeriya da Afirka ta Kudu za su goge raini

Cacar bakar diflomasiyya ta barke tsakanin kasashen biyu, wadanda wasansu kan kasance masu zafi

“‘Yan Arewa Na Ɓata Lokacinsu A Soshiyal Midiya”

An yi wa yankin Arewacin Najeriya nisa wajen samun tagomashi a Soshiyal Midiya.

Sauye-sauyen aiki a Masarautar Ingila saboda jinyar Sarki Charles III

Me zai faru idan ta kasance Sarkin ba zai iya aiki ba?

Almundahanar N21.5bn: Kotu ta kori karar da aka shigar da tsohon hafsan sojin sama

EFCC ba ta da hurumin binciken wani jami’in rundunar sojin Najeriya har sai ya yi ritaya.

Kisan Nafi’u: Shari’ar Hafsat Chuchu ta samu tsaiko

An dage shari’ar zuwa ranar 8 ga Fabrairu, 2024