Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi garkuwa da ’yan daukar amarya 55 a Katsina

Akasarin wadanda aka sace kawayen amarya ne daga garin Dandume

An sako daliban da aka yi garkuwa da su a Ekiti

An sako daliban da malaman nasu ne kimanin mako guda bayan an yi garkuwa da su

Rikicin ECOWAS na iya illata Nijeriya — Masana

Ficewar Nijar ya fi janyo damuwa musamman ga ’yan Nijeriya wadanda suke da al’adu da harshe da addini kusan daya.

INEC ta dakatar da zaɓe a jihohi 3 saboda tarzoma

Tarzoma ta barke a jihohin Kano, Akwa Ibom da Enugu

Hukumar Alhazan Najeriya ta ƙayyade kuɗin Hajjin bana

Akwai banbancin tsakanin kuɗin kujerar da maniyyatan Arewa da Kudu za su biya.