Manyan Labarai

Manyan Labarai

DSS da EFCC na bincike kan tashin dala a kasuwar WAPA ta Kano

Za mu ci gaba da harkokinmu daga ƙarfe 12:00 na ranar Alhamis.

’Yan bindiga sun sace mata biyu ’yan gida daya a Abuja

Matsalar tsaro dai na kara ta’azzara a Abuja, lamarin da ke kara jefa fargaba a zukatan mazauna birnin.

Mutum 91 aka kashe a rikicin Mangu —Shugaban Matasa

An jikkata wasu 158, aka kona gidaje 114 da wuraren ibada a rikicin makon jiya

Kotun Koli ta tabbatar da Fintiri a matsayin Gwamnan Adamawa

Kotun Ƙoli ta watsi da ƙarar ’yar takarar Jami’yyar APC, Aisha Dahiru Binani da ke ƙalubalantar nasarar Fintiri a zaben.

Yadda Takura A Wajen Aiki Ke Ta’azzara Rayuwar Ma’aikaci

Wasu dole ta sa su ajiye aiki saboda matsin lamba.