Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mijin Layla Ali Othman zai maka Sadiya Marshall a Kotu

Mijin Layla Ali Othman ya ce idan har Sadiya Marshall ba ta kawo hujjojin da take zargin matarsa ba, to ta tabbata sai ta je gidan yari

Babu wata yarjejeniya tsakaninmu da Tinubu —Abba

Babu wani mahaluki da ya isa ya yi min wata barazanar siysa, inji Gwamna Abba Kabir

Jiragen soji sun kashe ’yan bindiga 30 a Birnin Gwari

An jefa wa dandazon ’yan ta’addan bom ne a lokacin da suke kokarin kai wani hari

NAJERIYA A YAU: Yadda Za Ku Danne Fushi Idan Ranku Ya Ɓaci

Yana da kyau mutum ya iya sarrafa fushinsa a duk lokacin da rai ya ɓaci

Yau Tinubu zai rantsar da kwamitin karin albashi

Kungiyar Kwadago na neman gwamnati ta kara mafi karancin albashi zuwa N200,000.