Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinu da Iran a Birtaniya

Wata mai shekaru 81 ta halarci zanga-zangar ne saboda abin da ta kira rashin adalcin da ake yi wa Falasɗinawa, da kuma hare-haren da ake kai wa Iran.

’Yan Boko Haram sun sake kai hari sansanin soji a Borno

A ‘yan kwanakin nan dai ‘yan ta’addan na ci gaba da kai hare-hare kan sansanonin sojoji a yankin.

An kama mai shekaru 74 da hodar iblis a filin jirgin saman Abuja

Hukumar ta kama tsohon ne yayin da yake ƙoƙarin zuwa Landan.

Dalilin da ya sa ban ɗaga hankalina ba lokacin da na rasa muƙamai — Sanusi II

Sarkin ya buƙaci jama’a da su mayar da hankali wajen dogaro ga Allah maimakon masu mulki.

Mutum 6 sun rasu, ’yan Najeriya sun jikkata bayan Iran ta sake kai hari UAE

Sai dai UAE ba ta bayyana takamaiman wuraren da Iran ta kai hare-haren ba, amma ta tabbatar da faruwar lamarin.