Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda Tsadar Rayuwa Ta Sa Aka Koma Hawa Jaki A Arewa, Kudu Kuma Tafiyar Ƙafa

Shirin Najeriya A Yau kan yadda rayuwa ke cigaba da canzawa a Najeriya a sakamakon tsadar kayan masarufi

Har yanzu kuna tare da mu —Martanin ECOWAS ga Nijar, Mali da B/Faso

Kasashen sun sanar da ficewarsu daga ECOWAS, amma kungiyar ta ce ba ta da labari

Nijar, Mali da Burkina Faso sun fice daga ECOWAS

Kasashen sun koka kan yadda ECOWAS ta gaza taimakon su wajen yaki da ta’addanci.

An kama dan bindigan da suka kashe Nabeeha

An kama shi da kudin fansa a otel a Kaduna

An yanke mazakutar malamin allo daf da aurensa a Zariya

An yi wa alaramma yankan rago aka yanke masa mazakuta a hanyarsa ta dawowa daga karbo kayan shiga angoncinsa.