Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dole Isra’ila ta dakatar da kisan kiyashi a Gaza — Kotun Duniya

Isra’ila ta kai munanan hare-hare wadanda sun yi sanadiyar kashe Falasdinawa sama da 26,000

Filato: An yi jana’izar mutum 16 bayan sabon rikici a Mangu

Rikicin dai ya yi sanadin rasa rayuka da dukiyoyin jama’a a jihar.

Abin Da Ya Kamata Ýan Najeriya Su Tambayi Gwamnatin Tinubu

Gwamanatin shugaba Bola Ahmed Tinubu na shan suka kan wasu tsare-tsare da ke takura tattalin arzikin Ýan Najeriya. Baya ga korafe-korafe Ko mene ne ab

Ina roƙon Abba Gida-Gida ya dawo APC — Ganduje

Mun yi alkawarin samar da yanayi mai kyau ga gwamnan da Jihar Kano.

An yanke wa ’yan bijilanti 5 hukuncin rataya a Kano

Kotun ta yanke musu hukuncin dauri na tsawon shekaru biyu kan laifin hadin baki.