Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun kwato mutane daga maboyar ’yan bindiga a Kebbi 

Kun kashe dan bindiga sannan suka kwato makamai daga maboyar ’yan bindiga

An ci gaba da kashe-kashe duk da dokar hana fita ta sa’a 24 a Filato

Mahara sun yi wa garin Mangu kawanya, suna harbin duk wanda suka gani, suna kuma kona gidaje

Boko Haram ta kashe Hafsan Soji ta kwace sansanin sojoji a Borno

An kasa dauko gawar wadanda mayakan suka kasa, saboda tsananin fadan da aka gwabza da misalin karfe 1 da dare

DAGA LARABA: Matakan Kariya Daga Kwantawa Rashin Lafiya

Dabarun da za su taimaka wajen ganin ba ku kwanta rashin lafiya ba.

Kotu ta tsare Dan Bilki Kwamanda kan cin zarafin Kwankwaso

Kotun ta dage zaman sauraron shari’ar zuwa ranar Litinin, 29 ga watan Janairu.