Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Halin Da ’Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato

Jihohin Kano da Filato na hannun jam’iyyun adawa a matakin ƙasa.

AFCON 2023: Najeriya tsallaka zagaye na biyu

Kwallaon da Opa Sangante ya ci kasansu ya zame wa Guinea-Bissau karar kwana a gasar da ke gudana a kasar Ivory Coast.

An haramta hawa babur a Jalingo

Gwamna Agbu Kefas na Jihar Taraba ya haramta hawa babur a birnin Jalingo nan take.

Aron na’urar bibiyar ’yan ta’adda jami’an tsaro ke yi —Wike

Tinubu ya ba da umarnin gaggawa na yin odar kayan bibiyar sawun ’yan bindiga da sauran ’yan ta’adda da suka addabi Najeriya

’Yan majalisar Filato da kotu ta kwace kujerunsu sun lashi takobin dowawa bakin aiki

’Yan Majalisar Dojojin Jihar Filato wadanda kotun daukaka kara ta kwace kujerunsu sun lashi dowawa bakin aiki.