Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kano ta kafa kotun hukunta ’yan kwaya da masu kwacen waya

Kwamitin yaki da shan miyagun kwayoyi da kwacen waya a Jihar Kano ya kafa kotun tafi-da-gidanka domin gaggauta hukunta masu laifi.

An Yi Zanga-Zanga A Fadar Sarkin Zazzau Kan ’Yan Bindiga

Al’ummar Giwa sun yi zanga-zanga a Fadar Sarkin Zazzau kan matsalar tsaro da ke addabar yankinsu

Nakiyar masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba ce ta yi barna a Ibadan —Makinde

Mutum biyu suka rasu, wasu 77 suka jikkata gami da asarar dukiyoyi

DAGA LARABA: Yadda Wasan Kanawa Da Zagezagi Ya Samo Asali

Ana yawan taƙaddamar shin wane ne uban gida tsakanin Kanawa da Zazzagawa

Najeriya ta nemi taimakon Faransa kan matsalar tsaro

Muna buƙatar dakile ayyukan masu garkuwa da mutane da sauran masu tayar da kayar baya a sassan kasar nan.