Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotun Koli ta jingine yanke hukunci kan Zaben Gwamnan Nasarawa

Takaddamar ta faro ne tun bayan da INEC ta bayyana Abdullahi Sule a matsayin wanda ya yi nasara.

Tarihin Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto

A shekaru 14 ya aza harsashin duk wani ci gaban da ake tinƙaho da shi a yankin Arewa

Mai kwacen waya da mota ta buge a Kano ya mutu

A safiyar nan ta Talata ce mai kwacen wayan ya ce ga garinku nan

Wike ya kira taron gaggawa kan matsalar tsaro a Abuja

Ministan Birnin tarayya, Nyesom Wike, ya kira taron gaggawa na majalisar tsaro a sakamakon tabarbarewar tsaro a Abuja

An gano gawarwaki 5 a hatsarin kwalekwale mai mutum 100 a Naje

Kwalekwale dauke da fasinjoji akalla 100 ya yi hatsari a Karamar Hukumar Borgu ta Jihar Neja