Manyan Labarai

Manyan Labarai

Pantami ya samo N50m daga kudin fansan ’yan uwan Nabeeha

Pantami, ya samo wanda zai biya miliyan 50 daga Naira miliyan 100 na kudin fansar sauran ’yan mata ’yan gida daya da ’yan bindiga suka sace a Abuja.

Mota ta take mai kwacen waya a Kano

Mota ta take wani mai kwacen waya jim kadan bayan ya yi wa wata mata fashi a yanin Zoo Road da ke garin Kano

Abba ya nada Gawuna da Ganduje a Majalisar Dattawan Kano

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada babban abokin hamayyarsa a zaben 2023, Nasiru Yusuf Gawuna na Jami’yyar APC a Majalisar Dattawan Kano (K

Yadda sababbin hare-hare ke firgita mazauna Abuja

Hare-haren da aka aiwatar da lokutansu

An kama jagoran ’yan bindiga a kasuwa a Neja

An kama jagoran ’yan bindiga da ke addabar yankunan Jihar Neja a yayin da yake tsak da cin kasuwa…