Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kashe mai unguwa an yi wa mai gadi yankan rago a Katsina

An kashe mutum 5 a gidan mai unguwa, aka sace mata da dama a a kauyen Kukar Babangida da ke Karamar Hukumar Jibia

Bom ya kashe mutane 8, wasu dama sun jikkata a Borno

Akalla mutane takwas sun mutu wasu da dama sun jikkata sakamakon tashin bom a hanyar Ngala zuwa Dikwa da ke Jihar Borno.

NAJERIYA A YAU: Anya Tinubu Na Duba Makomar Siyasarsa?

Shin nuna halin ba-sani-ba-sabo da shugaban ke nunawa zai shafi siyasarsa?

Kotun Koli za ta yanke hukuncin zaben Kano ranar Juma’a

Tun a watan Maris ɗin 2023 ne ake ta sa-toka-sa-katsi a kotu tsakanin Gwamna Abba da Gawuna.

Kotu ta tsare matashin da ya kashe limami a Kano

Kotun ta dage sauraren shariar zuwa ranar 31 ga watan Janairu, 2024.