An kashe mai unguwa an yi wa mai gadi yankan rago a Katsina
An kashe mutum 5 a gidan mai unguwa, aka sace mata da dama a a kauyen Kukar Babangida da ke Karamar Hukumar Jibia
Manyan Labarai
An kashe mutum 5 a gidan mai unguwa, aka sace mata da dama a a kauyen Kukar Babangida da ke Karamar Hukumar Jibia
Akalla mutane takwas sun mutu wasu da dama sun jikkata sakamakon tashin bom a hanyar Ngala zuwa Dikwa da ke Jihar Borno.
Shin nuna halin ba-sani-ba-sabo da shugaban ke nunawa zai shafi siyasarsa?
Tun a watan Maris ɗin 2023 ne ake ta sa-toka-sa-katsi a kotu tsakanin Gwamna Abba da Gawuna.
Kotun ta dage sauraren shariar zuwa ranar 31 ga watan Janairu, 2024.