Manyan Labarai

Manyan Labarai

Manyan mata 10 da badakala ta dabaibaiye kujerunsu

Wasunsu zargin ne ya yi sanadin rabuwarsu, wasu kuma bayan sun sauka ne, wasu kuma har yanzu tsuguno ba ta kare ba.

NAJERIYA A YAU: Makomar Ministar Jinkai Betta Edu Da Shugabar NSIP Halima Shehu

Ainihin abin da ake zargin Betta Edu da Halima Shehu da kuma makomar wanda ya aikata abin da ake zargin su da shi.

Zargin N37bn: Yadda Sadiya Umar-Farouq ta kwana a hannun EFCC

Tsohuwar ministar jinkai, Sadiya Umar-Farouq ta kwana a ofishin Hukumar EFCC, inda ka titsiye ta kan badaƙalar Naira biliyan 37.

Kotu ta umarci Gwamnati ta biya Emefiele diyyar N100m

Kotu ta hana gwamnati ko hukumominta sake tsare Emefiele ba tare da samun izinin yin hakan daga kotu ba

Kisan Nafi’u: Kotu ta dage Shari’ar Hafsat Chuchu

Kotu ta mayar Hafsat Chuchu, matar auren da ake zargin ta yi wa wani matashi Nafiu Hafizu kisan gilla a Kano.