Manyan mata 10 da badakala ta dabaibaiye kujerunsu
Wasunsu zargin ne ya yi sanadin rabuwarsu, wasu kuma bayan sun sauka ne, wasu kuma har yanzu tsuguno ba ta kare ba.
Manyan Labarai
Wasunsu zargin ne ya yi sanadin rabuwarsu, wasu kuma bayan sun sauka ne, wasu kuma har yanzu tsuguno ba ta kare ba.
Ainihin abin da ake zargin Betta Edu da Halima Shehu da kuma makomar wanda ya aikata abin da ake zargin su da shi.
Tsohuwar ministar jinkai, Sadiya Umar-Farouq ta kwana a ofishin Hukumar EFCC, inda ka titsiye ta kan badaƙalar Naira biliyan 37.
Kotu ta hana gwamnati ko hukumominta sake tsare Emefiele ba tare da samun izinin yin hakan daga kotu ba
Kotu ta mayar Hafsat Chuchu, matar auren da ake zargin ta yi wa wani matashi Nafiu Hafizu kisan gilla a Kano.