Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da ya hana ni amsa gayyatar EFCC — Sadiya Farouq

Sadiya Umar Farouq ta musanta hannu a badaƙalar da ake zarginta.

Kudin kananan hukumomi: Kotu ta bai wa gwamnatin wa’adin Kano kwana 7

Kotu ta ba wa Gwamnatin Kano wa’adin kwana bakwai ta kawo dalilinta da zai hana kotun hana ta kashe kudaden kananan hukumomin jihar 44

Yadda ’yan fashi suka kashe mutum 4 a ‘Supermarket’ a Nasarawa

Mutum hudu sun rasu a wani fashi da makami aka yi a wani Supermarket a yankin Maraba da ke makwabtaka da Birnin Abuja.

Yadda Injin Rubutu Na ‘Braille’ Ke Taimaka Wa Makafi Cimma Buri

Yau ce ranar injin rubutu na Braille ta Duniya a turance.

Jerin jami’o’in ƙetare 18 da NUC ta haramta ayyukansu a Najeriya

Gwamnatin ta kuma gargaɗi ’yan Najeriya da su guji shiga jami’o’in.