Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mayakan Boko Haram sun kashe mutum 12 a Borno

Sun kai hari kan al’ummar Tsiha da ke kusa da Shikarkir inda suka kashe mutane uku tare da sace wata budurwa.

’Yan banga sun aika ’yan bindiga 40 lahira a wata arangama a Kaduna

An yi asarar rayuka da duniyoyi a yayin arangamar tsakanin ’yan banga da maharan.

Wata 1 bayan harin Tudun Biri

Abin da ya faru cikin wata guda tun bayan da jirgin soji ya kai wa masu taron Mauludi a kauyen Tudun Biri

DAGA LARABA: Ina Aka Kwana A Binciken Harin Tudun Biri?

Wata guda bayan kai harin, shin an fara bincike kuwa?

Babu wata ɓaraka a tsakanina da Baffa Bichi — Abba Gida-Gida

Har yanzu Baffa Bichi shi ne Sakataren Gwamnati kuma muna ci gaba da yaba masa kan gudunmuwarsa.