Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kudin Hajjin bana

NAHCON tana da tazarar lokacin da bai wuce wata guda ba ta kammala biyan duk kudin maniyyan Hajjin bana.

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da tantance takardun digiri na jami’o’in Benin da Togo

Za mu toshe duk wata kafa da tare da ladabtar da jami’an da ke da hannu a irin wannan lamari.

Tinubu ya dakatar da Shugabar NSIPA, Halima Shehu

Shugaba Tinubu ya maye gurbinta har zuwa lokacin da za a kammala bincike

An yi garkuwa da shugaban karamar hukuma a Nasarawa

An yi garkuwa da shugaban karamar hukumar ne tare da wasu da dama a hanyar Andaha zuwa Akwanga a ranar Litinin.

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Samun Kuɗi A 2024

Bai kamata mutum ya dogara da hanyar samun kuɗi guda ɗaya ba.