Cikin awa 24 an ceto daliban da aka sace a Kogi
Jami’an tsaron hadin gwiwa sun ceto mutane 24, ciki har da dalibai da malamai da ’yan bindiga suka sace a Jihar Kogi, cikin kasa da awa 24.
Manyan Labarai
Jami’an tsaron hadin gwiwa sun ceto mutane 24, ciki har da dalibai da malamai da ’yan bindiga suka sace a Jihar Kogi, cikin kasa da awa 24.
Malama Zainab Aliyu daga Jihar Kano ce Gwarzuwa a bangaren mata, sai Alaramma Ibrahim Muhammad daga Bauchi a bangaren maza
Majalisar ta kara kasafin da tiriliyan 1.2 ta kuma kara farashin canjin Dala da yawan danyen mai da za a rika hakowa
Ga hotunan ziyarar ta’aziyyar dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ga iyalan tsohon Shugaban Majalisar Wakila
Labaran wadanda ’yan sanda suka kama bisa zargin tu’ammali da sassan jikin dan Adam da masu cin naman mutane da masu sayarwa domin yin tsafi ya wuce m