Manyan Labarai

Manyan Labarai

Cikin awa 24 an ceto daliban da aka sace a Kogi

Jami’an tsaron hadin gwiwa sun ceto mutane 24, ciki har da dalibai da malamai da ’yan bindiga suka sace a Jihar Kogi, cikin kasa da awa 24.

Kano da Bauchi sun lashe Gasar Alkur’ani ta Kasa ta 2023

Malama Zainab Aliyu daga Jihar Kano ce Gwarzuwa a bangaren mata, sai Alaramma Ibrahim Muhammad daga Bauchi a bangaren maza

Majalisa ta kara kasafin 2024 zuwa tiriliyan 28.7

Majalisar ta kara kasafin da tiriliyan 1.2 ta kuma kara farashin canjin Dala da yawan danyen mai da za a rika hakowa

HOTUNA: Peter Obi ya je Kano ta’aziyyar Ghali Na’Abba

Ga hotunan ziyarar ta’aziyyar dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ga iyalan tsohon Shugaban Majalisar Wakila

Yadda masu cin naman dan Adam ke karuwa a Kudu

Labaran wadanda ’yan sanda suka kama bisa zargin tu’ammali da sassan jikin dan Adam da masu cin naman mutane da masu sayarwa domin yin tsafi ya wuce m