Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sace tumaki 1,400 da kashe makiyayi a Borno

Lamarin dai ya faru ne a ƙauyen Wuturo, wani matsugunin makiyaya kusa da garin Konduga. Mambobin ƙungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ne suka kai rahoto

NNPC ya rage farashin man fetur a Legas da Abuja

Wannan sabon farashin ya nuna ragi na N100 daga tsohon farashin da ake sayarwa N1,230 a Legas, sannan an samu ragin N95 daga N1,260 da ake sayarwa a A

Shugaban jam’iyyar PDP na Zamfara ya koma APC

Shugaban ya koma APC ne biyo bayan sauya sheƙar gwamnan jihar.

Tinubu ya naɗa Yuguda a matsayin mataimakin Gwamnan CBN

Sanarwar ta ce naɗin zai fara aiki ne bayan Majalisar Dattawa ta amince da shi.

Champions League: Real Madrid ta lallasa Man City a Santiago 

Verlvade ne ya yi wa Manchester City wankan jego mai zafi da ƙwallo uku.