Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotun Koli ta sanya lokacin yanke hukunci kan Zaben Gwamnan Kano

Koun Koli ta kebe ranar da za ta yanke hukunci kan Shari’ar Zaben Gwawmnan Jihar Kano wanda Gwamna Abba Kabir ya daukaka zuwa gabanta.

Matatar Man Fatakwal ta fara aikin gwaji

Matatar Man Fatakwal ta dade ba ta aiki kamar sauran matatun mai da gwamantin Najeriya ta jima tana kashe kudin domin farfaɗo da su

Zazzaɓin ‘Dengue’: Haɗarin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cutar

Hukumar Lafiya ta Duniya ta lissafa zazzaɓin Dengue cikin cutuka masu barazana ga bil’adama a fadin duniya.

Zaben Kano: Yau Kotun Koli za ta saurari shari’ar Abba da Gawuna

Shari’ar Zaben Gwamnan Kano ta dauki sabon salo bayan rubutaccen hukuncin kotun daukaka kara ya ci karo da abin da aka karanta a cikin kotu.

Ya maka surukinsa a kotu kan kudin tsintuwa

Magidancin na zargin matarsa da mahaifinta boye wasu daloli da dansa ya tsinta kimanin shekaru biyu da suka gabata.