Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matalautan Najeriya sun fi na ko’ina yawa a Afirka —MDD

Rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya nuna akwai matalauta aƙalla miliyan 100 a Najeriya

DAGA LARABA: Muhimmancin Barin Wasiyya Tun Kana Da Rai

Ku biyo mu shirin Daga Laraba na wannan makon domin jin mahimmancin barin wasiyya tun mutum na raye.

Dan sanda ya kashe abokin aikinsa ya harbe kansa

Wani dan sanda mai mukamin Sufeto ya kashe abokin aikinsa sannan ya harbe kansa har lahira.

Miji ya kashe matarsa saboda taliyar yara

Mijin ya dawo daga aiki ne ya tarar matar ta dafa taliyar yara.

Yadda aka cuci ’yan Najeriya masu neman aiki a Birtaniya —IOM

’Yan Najeriya 260,000 sun nemi yin hijira su bar kasar, a cewar Hukumar ’yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya