Manyan Labarai

Manyan Labarai

Shari’ar Zaben Kano: Babu wata tattaunawa tsakanin Tinubu da NNPP —APC

APC ta musanta kulla yarjejeniya da Gwamna Abba na Kano ko kuma NNPP don yin sulhu kan hukuncin kotun koli a shari’ar zaben gwamnan jihar.

Me Ya Sa Ake Daukar Masu Kwarewar Aiki A Bar Masu Digiri?

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu daukar aiki suka fi neman masu kwarewa a kan masu kwalin digiri kawai.

Ghari: An sauya sunan Karamar Hukumar Kunchi

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta sauya sunan Karamar Hukumar Kunchi zuwa Karamar Hukumar Ghari a hukumance.

Buhari @81: Abubuwa 10 da ba za a manta ba

A yau tsohon shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya cika shekara 81. Ga Abubuwa 10 a rayuwarsa da ba za a manta da su ba.

Kanawan da suka kafa gari a kasar Indiya

“Indiya ga rawa ga waka,” a wani kirari da Hausawa ke yi wa mutanen kasar da aka yi sabo da su ta hanyar fin-finansu. Sai dai ba kamar yadda muka saba