Shari’ar Zaben Kano: Babu wata tattaunawa tsakanin Tinubu da NNPP —APC
APC ta musanta kulla yarjejeniya da Gwamna Abba na Kano ko kuma NNPP don yin sulhu kan hukuncin kotun koli a shari’ar zaben gwamnan jihar.
Manyan Labarai
APC ta musanta kulla yarjejeniya da Gwamna Abba na Kano ko kuma NNPP don yin sulhu kan hukuncin kotun koli a shari’ar zaben gwamnan jihar.
Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu daukar aiki suka fi neman masu kwarewa a kan masu kwalin digiri kawai.
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta sauya sunan Karamar Hukumar Kunchi zuwa Karamar Hukumar Ghari a hukumance.
A yau tsohon shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya cika shekara 81. Ga Abubuwa 10 a rayuwarsa da ba za a manta da su ba.
“Indiya ga rawa ga waka,” a wani kirari da Hausawa ke yi wa mutanen kasar da aka yi sabo da su ta hanyar fin-finansu. Sai dai ba kamar yadda muka saba