Manyan Labarai

Manyan Labarai

Magidanci ya rataye kansa a Adamawa

Wani magidanci mai ’ya’ya uku mata ya rataye kansa a yankin Jimeta da ke Jihar Adamawa

Mutum 16 sun mutun 30 sun jikkata a hatsarin tirela a Jos

Wata tirela makare da kaya da mutane ta yi adungure, inda mutum 16, wasu kimanin 30 suna samu raunuka a hanyar Jos-Abuja

Yadda tsadar magunguna ke jefa marasa lafiya cikin kunci

Marasa lafiya a Najeriya na kokawa saboda tashin gwauron zabon farashin magunguna musamman ma na ciwon suga da na asma da na hawan jini

Kotun Koli: Uban jam’iyyar NNPP ya shirya addu’ar roka wa Abba nasara

Wanda ya kafa NNPP, Boniface Aniebonam ya ce ba shi da matsala da Kwankwaso, amma Abba ne jagoran jam’iyyar a Jihar Kano

NAJERIYA A YAU: Munanan Cututtukan Da Fitsari A Waje Ke Haifarwa

Za ku iya kamuwa da munanan cututtuka idan kuna fitsari a waje