Aminu Ado ya sanar da ’yan sanda shirin gudanar da hawan salla a Kano
Fadar ta aike wa jami’an tsaro wasiƙa ƙunshe da jadawalin yadda bukukuwan za su gudana.
Manyan Labarai
Fadar ta aike wa jami’an tsaro wasiƙa ƙunshe da jadawalin yadda bukukuwan za su gudana.
Hukumar ta ja hankalin jama’a da su guji yin haramtaccen kasuwanci.
Ministan ya ce duk da asarar da dakarun soji suka yi, amma an fi yi wa ‘yan ta’adda ɓarna.
Jami’ar ta ce tana ɗaukar duk wani lamari da zai iya ɓata mata suna da muhimmanci.
Isra’ila ta ce tana son kawar da barazanar da Iran ke yi mata ta tsawon lokaci.