Manyan Labarai

Manyan Labarai

An manta da mu a rabon abincin Tinubu —Gidajen marayun addinai a Gombe

Gidajen marayu na Musulmi da na Kirista a Jihar Gombe ya koka kan rashin samun tallafin abincin palliative da gwamnati ta raba a jihar.

’Yan Arewa a Majalisar Tarayya sun ba da gudummawar N395m

’Yan Arewa a Majalisar Wakilai sun ba da gudunmmawar kudi Naira miliyan 45 da kayan more rayuwa na miliyan 350 ga al’ummar kauyen Tudun Biri

Rikicin Siyasa: ’Yan majalisa 27 sun sauya sheka daga PDP a Ribas

A watan da ya gabata alaka ta yi tsami tsakanin Gwamna Fubara da uban gidansa, tsohon gwamna Nyesom Wike.

’Yan sanda sun kashe ’yan ta’adda da ke neman sace matafiya a Katsina

Kwamishinan ‘yan sandan jihar ya bukaci hadin kan jama’a don dakile hari a nan gaba.

Yadda Ake Rubutun “Project” A Manyan Makarantu

Cikakken bayani kan ainihin abubuwan da ake bukata wajen rubuta project a manyan makararantu