Buhari ya bar bashin tiriliyan 1.5 a ma’aikatar ayyuka —Umahi
Ministan Ayyuka, David Umahi ya ce Gwamnatin Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta bar bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar
Manyan Labarai
Ministan Ayyuka, David Umahi ya ce Gwamnatin Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta bar bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar
NDLEA ta cafke matashi da miyagun kwayoyi 50,000 da allurai 6,000 zai kai Kano; da wasu mutum 25 suna gasar shan miyagun kwayoyi a bikin aure a Katsin
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ce sanatocin su 109 sun sadaukar da albashinsu na Disamba ga mutanen Tudun Biri
Gwamnan Katsina, Dikko Raddah, ya jagoranci jami’an tsaro wajen fatattar ’yan bidiga a Karamar Hukumar Safana
Farfesa Ahmed Abu Bilal na Jami’ar ABU ya ce kudin da yake samu daga sana’ar walda a gefen titi ya ninka albasinsa