Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kisan ’Yan Mauludi: Bala’in ya yi wa ’yan Arewa yawa —Bello Yabo

Sheikh Muhammad Bello Yabo ya bayyana alhilinsa kan yadda ake kashe al’ummar Arewacin Najeriya inda ya ce bala’in ya yi yawa

Abin da Dahiru Bauchi ya ce kan sauya sunan kauyen Tudun Biri

Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ce sauya sunan gari abu ne da ya shafi al’ummar garin, idan kuma mutanen Tudun Biri suka zabi sauya sunan garinsu

DSS za ta fara kerawa da sayar da jirage marasa matuka

Shugaban hukumar DSS, Yusuf Bichin ya ce nan ba da jimawa ba, za a kaddamar da makaman da jami’an hukumar suka kera.

Lauyoyin Arewa za su maka gwamnati a kotu kan kisan Tudun Biri

Lauyoyin suna neman kotu ta tilasta wa gwamnati biyan cikakken diyya ga duk wadanda harin ya shafa da kuma iyalansu

Kisan ’yan Maulidi: Shin an sauya sunan garin Tudun Biri?

Mutanen garin da Aminiya ta tattauna da su, sun ce ba su da labarin an canza sunan garin zuwa Tudun Maulidi