Kotun Ƙoli: APC da NNPP sun ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya a Kano
Shugabannin NNPP da APC sun sanya hannu kan yarjejeniyar tabbatar da zaman lafiya a lokacin da bayan yanke hukuncin Kotun Ƙoli kan zaɓen gwamnan Kano
Manyan Labarai
Shugabannin NNPP da APC sun sanya hannu kan yarjejeniyar tabbatar da zaman lafiya a lokacin da bayan yanke hukuncin Kotun Ƙoli kan zaɓen gwamnan Kano
A baya, kafin a ba su hakkin kula da kabarin Manzon Allah (SAW), su din bayi ne daga yankin Arewacin Habasha, amma yanzu dai labarin ya sauya.
Ayagi ya ce umarnin kotu zai hana gwamnatin taba kudadenta da take da su a yanzu da ma wadanda nan gaba za su shiga asusun ajiyarta da ke CBN da saura
NJC takafa kwamitoci domin binciken alkalai 51 kan zargin gudanar da aikinsu ta hanyar da ba ta dace ba.
Gwamnatin Tarayya da ta Jihar Kaduna sun fara tattaunawa kan biyan diyyar masu Mauludin da jirgin soji ya kashe a kauyen Tudun Biri