Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotun Ƙoli: APC da NNPP sun ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya a Kano

Shugabannin NNPP da APC sun sanya hannu kan yarjejeniyar tabbatar da zaman lafiya a lokacin da bayan yanke hukuncin Kotun Ƙoli kan zaɓen gwamnan Kano

Tarihi da rayuwar ’yan Afirka da ke kula Kabarin Manzon Allah (SAW)

A baya, kafin a ba su hakkin kula da kabarin Manzon Allah (SAW), su din bayi ne daga yankin Arewacin Habasha, amma yanzu dai labarin ya sauya.

Kotu ta rufe aususun Gwamnatin Kano a CBN da sauran bankuna —Lauyan ’yan kasuwa

Ayagi ya ce umarnin kotu zai hana gwamnatin taba kudadenta da take da su a yanzu da ma wadanda nan gaba za su shiga asusun ajiyarta da ke CBN da saura

Hukumar Shari’a ta dakatar da alkali kan yanke hukunci ta hanyar da ba ta dace ba

NJC takafa kwamitoci domin binciken alkalai 51 kan zargin gudanar da aikinsu ta hanyar da ba ta dace ba.

Tudun Biri: An fara tattauna biyan diyyar Harin Mauludi

Gwamnatin Tarayya da ta Jihar Kaduna sun fara tattaunawa kan biyan diyyar masu Mauludin da jirgin soji ya kashe a kauyen Tudun Biri