Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin Da Mutumin Da Ya Wuce Shekara 30 Ya Kamata Ya Yi

A Jiya Alhamis cikin shirin Najeriya A Yau mun dubi yadda da  zarar an ga shekaru sun dan fara ja ana sa ran a cimma wani buri na rayuwa da zai sa a g

Kudin abincin karen gidan yari fi na fursuna —CG Nababa

Hukumar Gidajen Yari ta Najeriya ta ce tana saya wa karnukanta abincin N800 a kullum, fursunoni kuma abincin N750

Kano: Abba ya nada Darakta-Janar kan tallace-tallace a titi

Gwamann Jihar Kano Abba Kabir Kano ya nada Darakta-Janar mai kula da tallace-tallace a kan tituna a cikin sabbin jami’an gwamnatinsa

Shettima da Ministan Tsaro sun je ta’aziyyar Harin Mauludin Kaduna

Shettima ya jagoranci masu ta’aziyyar mutanen da suka rasu a harin jirgin soji a wurin Mauludi a Tudun Biri

Harin Mauludin Kaduna ba kuskure ba ne —Sheikh Gumi

Idan harin bom na farko da aka kai wa masu Mauludi kuskure ne, na biyun da aka jefa kan masu aikin cetonsu bayan minti 30 fa?