Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta ba da umarnin a tsare Gwamnan CBN da Akanta-Janar

Majalisar Tarayya ta ba da umarnin tsare Gwamnan Bankin CBN, Olayemi Cardosa da kuma Akanta-Janar na Kasa Oluwaoyin Madein.

Ba za mu yafe jinin masu Mauludi da sojoji suka kashe ba —Sheikh Jingir

Sheikh Jingir ya ce kada Gwamnati ta ce a bar wa Allah, domin Allah Ya yi umarnin a hukumta duk wanda ya aikata irin wannan al’amari

DAGA LARABA: Da Gaske Shan Garin Kwaki Na Kashe Ido?

Gaskiyar zancen cewa garin kwaki yana kashe lafiyar ido ko akasin haka.

Mahara sun kashe mutane 33 a Taraba

Mahara sun kashe mutane 33 a wasu kauyuka uku a Karamar Hukuma Bali a Jihar Taraba. 

Dahiru Bauchi ya nemi Tinubu ya biya jinin Musulmin da jirgin soji ya kashe a Kaduna

Sheikh Dahiru Bauchi ya bukaci Shugaba Tinubu ya yi bincike, da kuma biyan hakki da diyyar Musulumin da jirgin soya ya kashe a Kaduna