Dahiru Bauchi ya nemi Tinubu ya biya jinin Musulmin da jirgin soji ya kashe a Kaduna
Sheikh Dahiru Bauchi ya bukaci Shugaba Tinubu ya yi bincike, da kuma biyan hakki da diyyar Musulumin da jirgin soya ya kashe a Kaduna
Manyan Labarai
Sheikh Dahiru Bauchi ya bukaci Shugaba Tinubu ya yi bincike, da kuma biyan hakki da diyyar Musulumin da jirgin soya ya kashe a Kaduna
Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga sojan da ya kashe fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Goni Aisami.
Wani magidanci da ya sha da kyar ya bayyana yadda duk ’ya’yansa shida suka mutu a harin Mauludin Kaduna
Tinubu ya ba da umarnin cikakken bincike da kulawa ga wadanda suka samu raunuka a sanadiyyar harin jirgin soja kan masu Mauludi a Kaduna
Gwamna Uba Sani ya ba da umarnin bincike kan harin bom din jirgin sojin da ya kashe mutane akalla 80 a taron Mauludi a jihar.