Manyan Labarai

Manyan Labarai

Makomar Shugaban Majalisa Ɗan Jam’iyyar Adawa A Filato

Tirka-tirka da zargin tsige shugaban Majalisar Dokokin Jihar Filato

An binne mutum 80 bayan harin jirgin soji kan masu Mauludi

Mutanen da suka tsallake rijiya da baya a harin bom da jirin sojin kasan Najeriya ya kai wa masu taron Mauludi sun tabbatar da yin jana’izar sam

Sojojin Kasa sun dauki alhakin harin bom a kan taron Mauludi bisa kuskure

Rundunar Sojin Kasa ta Daya da ke Kaduna, ta ce jirginsu ne ya yi kuskuren kai harin bom kan fararen masu taron Mauludi a Kaduna

Sojojin Sama sun musanta jefa bom kan masu taron Mauludi a Kaduna

NAF ta musanta kai harin, inda ta ce ba ta kai wani hari a jihar ba.

Jirgi ya jefa wa masu taron Mauludi bom a Kaduna

Ana fargabar harin bom din jirgin sojin ya hallaka mutane sama da 30 a wurin taron Mauludi a kusa da filin jirgin sama na Kaduna