Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu zai gabatar da kasafin kudin badi na N27.5tr ranar Laraba

Wannan ne cikakken kasafi na farko da Tinubu zai gabatar wa majalisar tun bayan rantsar da shi a watan Mayu.

Abba Gida-Gida ya naɗa sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Kano

An tabbatar da kwarewarsa a ma’aikatun gwamnatin Kano daban-daban da ya yi aiki tsawon shekaru fiye da talatin.

Kotu ta soke zaben Kakakin Majalisar Kaduna

Kotun ta ba da umarnin sake gudanar da zaben a wasu rumfunan zabe na Jihar Kaduna.

Dole mu dage wajen kare darajar bangaren shari’a — Alkalin Alkalai

Ya bayyana cewa doka dai, doka ce, ko muradin wane ne wani al’amari ya shafa.

Gwamnatin Tarayya za ta rage farashin gas din girki

Ministan ya bayyana cewa Najeriya na da arzikin iskar gas, saboda haka ba za a bari lamarin ya ci gaba da kamari ba.