Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kano: Nasarar Abba a Kotun Daukaka Kara ba kuskuren rubutu ba ne —Farfesa Odinkalu

Farfesa a fannin shari’a Chidi Odinkalu, ya ce kundin shari’ar kotun daukaka kara da ke tabbatar da nasarar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf

Najeriya za ta fara fitar da tataccen mai kasar waje a 2024 —NNPCL

NNPC ya ba wa ’yan Najeriya tabbacin cewa cikin watanni uku masu zuwa ba za a samu karancin mai yadda ake gani ba a lokacin bukukuwan Kirsimeti da Sab

Yadda Za Ku Kare Lafiyarku A Lokacin Sanyi

Shirin Najeriya a Yau ya duba matakan da ya kamata ku dauka wajen kare lafiyarku a lokacin sanyi

Hukuncin da muka zartar na korar Gwamnan Kano na nan daram – Kotu

Kotun ta ce matsalar da aka samu tuntuɓen alƙalami ce, kuma za ta gyará

Hatsarin tirela ya yi ajalin mutum 25 a Neja

Motar ta taso ne daga Sakkwato, a kan hanyarta ta zuwa Legas