Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hukuncin Zaben Kano: Masu shirin zanga-zanga su shiga taitayinsu —’Yan sanda

’Yan Sanda sun ce ba za su raga wa masu shirin zanga-zanga kan hukuncin kotun daukaka kara kan zaben gwamnan Kano ba

Kano: ’Yan APC sun fara azumi bayan Abba ya garzaya Kotun Koli

Abdullahi Abbas ya bukaci magoya bayan jam’iyyar da ’yan kasuwa su dage da addu’a.

NAJERIYA A YAU: Yadda Tiktok Ke Lalata Tarbiyyar Matasa

Me ya sa kafar TikTok ta zama wurin sheke aya

PDP ta lashe zaben duk kananan hukumomi 16 a Taraba

Jam’iyyu 6 ne suka yi takara a zaben, amma PDP ce ta lashe duk kujerun.

Kotun Daukaka Kara ta kori Gwamnan Jihar Filato

Kotun ta ce Gwamnan ya saba wa sashe na 177 na Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya.