Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kujerar Gwamnan Kano: Za mu garzaya Kotun Koli – Abba

Ya ce ba a yi musu adalci ba, amma za su tafi Kotun Koli

Kotun Daukaka Kara ta kori Abba Gida-Gida a matsayin Gwamnan Kano

Kotun ta ce Abba Kabir Yusuf ba shi da lasisi a hukumance na zama dan jam’iyyar NNPP.

Yadda aka dauki haramar yanke hukuncin Zaben Gwamnan Kano

Abba Kabir Yusuf da Nasiru Yusuf Gawuna na dakon hukuncin kotun.

Ganduje da Abdullahi Abbas sun shirya tayar da tarzoma a Kano — NNPP

Mun shirya tsaf domin tunkarar duk wasu masu mugun nufi a cewar Kwamishinan ’Yan sandan Kano.

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Kauce Wa Tsadar Albasa

Abin da ya sa albasa ta yi tsadar da ba ta taba yin irinsa ba a Najeriya da kuma maganin matsalar