Kujerar Gwamnan Kano: Za mu garzaya Kotun Koli – Abba
Ya ce ba a yi musu adalci ba, amma za su tafi Kotun Koli
Manyan Labarai
Ya ce ba a yi musu adalci ba, amma za su tafi Kotun Koli
Kotun ta ce Abba Kabir Yusuf ba shi da lasisi a hukumance na zama dan jam’iyyar NNPP.
Abba Kabir Yusuf da Nasiru Yusuf Gawuna na dakon hukuncin kotun.
Mun shirya tsaf domin tunkarar duk wasu masu mugun nufi a cewar Kwamishinan ’Yan sandan Kano.
Abin da ya sa albasa ta yi tsadar da ba ta taba yin irinsa ba a Najeriya da kuma maganin matsalar