Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta soke zaben Gwamnan Zamfara, ta bayyana shi a matsayin ‘inconclusive’

Kotun ta ce za a sake zabe a wasu ƙananan hukumomi 3

An ‘harbi’ masu zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Kaduna

Ana dai fargabar mutum 2 sun rasu sakamakon harbin na ’yan sanda

Gobe kotun daukaka kara za ta yanke hukunci kan zaben gwamnan Kano

Kotun Ɗaukaka Kara ta Tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanar cewa gobe za ta yanke hukunci kan zaben Gwamnan Kano tsakanin Gawuna da Abba Gida-gida

Fada ya barke bayan harin ’yan bindiga a Sakkwato

Mutane da dama sun rasu a wani rikicin daukar fansa bayan harin da ’yan bindiga a yankunan Karamar Hukumar Tangaza a Jihar Sakkwato

Matashi ya kashe mahaifinsa da tabarya saboda mafarki a Kaduna

Wani matashi dan shekaru 20 ya fada hannun ’yan sanda bayan ya kashe mahaifinsa a bisa zargin mahaifin da neman kashe shi a cikin mafarki