Manyan Labarai

Manyan Labarai

Na gaji manyan matsaloli daga gwamnatin Buhari — Tinubu

Shugaban ya nemi hadin kan kasashen Larabawa don taimaka wa Najeriya.

NLC na neman goga wa Tibubu bakin jini —Fadar Shugaban Kasa

Yajin aikin NLC da TUC ya tsayar da harkoki a sassan Najeriya

HOTUNA: Ayyuka sun tsaya cak a Majalisa da NNPC bayan fara yajin aikin NLC

Tuni sauran kungiyoyi suka mara wa NLC da TUC baya wajen shiga yajin aikin.

Najeriya Za Ta Binciki Soke Bizar ’Yan Kasarta 264 Da Saudiyya Ta Yi

Najeriya za ta binciki soke bizar ’yan kasarta 264 da hukumomin Saudiyya suka yi, bayan sun isa can domin Umrah da sauran harkoki

Saudiyya ta soke bizar ’yan Najeriya 264 bayan saukarsu a Jidda

Gwamnatin Saudiyya ta soke bizar ’yan Najeriya 264 da suka je Umrah a daidai lokacin da Tinubu ke ziyarar aiki a kasar