Manyan Labarai

Manyan Labarai

INEC ta ba da umarnin sake gudanar da zabe a Kogi

Za a sake gudanar da sabon zabe a yankunan da lamarin bayyana sakamakon zabe na bogi ya shafa.

APC ta bayar da ratar fiye da kuri’u dubu 200 a Zaɓen Gwamnan Kogi

Sakamakon zaben kananan hukumomi uku kacal ne suka rage a yayin da INEC ta dage zaman tattara sakamakon.

Angon da aka yi wa auren gata a Kano ya zargi surukansa da neman raba auren

Batun kayan lefe ya tayar da zaune tsaye tsakanin wani ango da Gwamnatin Kano da aka yi wa auren gata da surukansa

Gobara ta tashi a Kasuwar Gamboru da ke Maiduguri

Babbar Kasuwar Gamboru ta yi gobara bayan wata biyar da wata gobara ta lakume bangaren kasuwar

Hope Uzodinma Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Imo

Uzodinma zai yi wa’adi na biyu ne a matsayin gwamnan Jihar Imo.