Samanja: Tauraron wasan kwaikwayo ya rasu yana da shekaru 84
Za a yi jana’izar fitaccen dan wasan kwaikiwayo Samanja Mazan Fama a safiyar yau Asabar a Kaduna bayan ya rasu yana da shekaru 84
Manyan Labarai
Za a yi jana’izar fitaccen dan wasan kwaikiwayo Samanja Mazan Fama a safiyar yau Asabar a Kaduna bayan ya rasu yana da shekaru 84
Masu zabe sun bayyana cewa ’yan siyasa sun rika sayen kuri’u har a kan N40,000 a zaben gwamnan jihar Bayelsa.
MTN ya ce tangardar na’ura ya fuskanta wadda ta yi kuskuren goge basussukan abokanan huldarsa.
Idan muka ci gaba a haka, wata rana shi ma zaɓen shugaban ƙasar zai sauka daga lokacin da aka saba yin sa.
Wasu ’yan bangar siyasa sun bude wa jama’a wuta tare da sace kayan zabe a yayin da ake gudanar da zaben gwamnan jihar Bayelsa.