Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bayan ganawa da ’yan TikTok, Hisbah ta gayyaci ’yan Kannywood

’Yan  Kannywood sun bayyana rashin jin dadi kan hanyar da Hisbah ta bi wajen gayyatar su

Gaza: Iran ta yi barazanar shiga yakin Isra’ila da Hamas

Gargadin na zuwa ne yayin da yawan wadanda Isra’ila ta kashe a Gaza ya haura 11,000

Shugaban Karamar Hukumar Lokoja ya rasu ana jajiberin Zaben Kogi

Za a yi jana’izarasa bayan sallar Juma’a sannan a binne gawarsa a makabartar Unguwar Kura.

Yadda Ake Wahalar Tsabar Kudi A Wasu Jihohin Najeriya

Shin yaushe wa’adin amfani da tsoffin takardun kudi a Najeriya zai cika?

Isra’ila ta amince da tsagaita wuta na awa 4 kullum a Gaza

Ta ce tsagaita wutar domin a samu damar shigar da kayan tallafi