Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Ba a Ɗaukar Hoton Alƙali a Kotu

Abin da doka ta ce game da hana ɗaukar hoton alƙalai a kotu

Kotu ta ayyana Minista a matsayin Sanatan Filato bayan soke zabe

Kotun dai ta tabbatar da hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe ne

Sojoji sun kashe ’yan bindiga, sun kama wasu 19 a Filato da Kaduna

Sojojin sun samu nasarar ne bayan samun wasu bayanan sirri.

’Yan bindiga sun yi wa masu taron Mauludi yankan rago a Katsina

’Yan bindiga sun kashe mutane 25 sun jikkata wasu a taron Mauludi a Karamar Hukumar Musawa ta Jihar Katsina

Dalilin dawowar hare-haren ’yan ta’adda a Arewa Maso Gabas

Shirin Najeriya a Yau ya duba yadda ’yan ta’adda ke yunƙurin dawo da kai hare-hare a yankin Arewa maso gabashin Najeriya