Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dalilin dawowar hare-haren ’yan ta’adda a Arewa Maso Gabas

Shirin Najeriya a Yau ya duba yadda ’yan ta’adda ke yunƙurin dawo da kai hare-hare a yankin Arewa maso gabashin Najeriya

Tanade-tanade 4 da Gwamnatin Kano ta yi wa ’yan TikTok — Hisbah

Mu dama Hisbah aikinmu shi ne umarni da aikin alheri da kuma hani da mummuna.

Kotun daukaka kara ta sa lokacin yanke hukunci kan kwace kujerar Abba Gida-gida

Nan gaba kotun daukaka karar za ta sanar da lokacin da za ta yanke hukunci kan karar da Abba ya daukaka kan kwace kujerarsa.

Zaben Adamawa: An kasa gurfanar da Hudu Yunusa-Ari a kotu

Yunusa Ari ya yamutsa hazo bayan da ayyana Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa ana tsaka da kirga kuri’u

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Yusuf Datti na NNPP

Kotun ta tace tun farko kotun sauraron kararrakin zaben ba ta yi daidai ba da ta baiwa Hon. Musa Ilyasu Kwankwaso na Jam’iyyar APC kujerar.