Manyan Labarai

Manyan Labarai

Trump ya halarci bikin karɓar gawarwakin sojin Amurka da aka kashe a yaƙin Iran

Sojojin Amurka shida ne suka mutu ne a harin da Iran ta kai kan wani muhimmin sansanin sojin Amurka da ke Kuwait.

Trump ya zargi Iran da kai hari makaranta a Kudancin ƙasar

Trump ya ce makaman da Iran take amfani da su ba su da cikakken daidaito.

Sojoji sun yi jana’izar dakarun da Boko Haram ta kashe a Borno

Rundunar ta bayyana rasuwar dakarun a matsayin abun baƙin ciki.

’Yan bindiga sun kashe mutum 4, sun sace malami da wasu 7 a ƙauyen Sakkwato

Mazauna ƙauyen sun koka kan yawan hare-haren da ake kai musu.

Matsalar tsaro ba ta ƙara ta’azzara ba a Najeriya — Bwala

Bwala ya ce gwamnatin Najeriya na yin haɗin gwiwa da wasu ƙasashe domin kawo ƙarshen matsalar tsaro.