Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta soke bukatar Tinubu ta kashe N5bn wajen sayen jirgin ruwa

A maimakon haka, majalisar ta ce za a yi amfani da kudin wajen ba dalibai bashi

Majalisa ta amince da kwarya-kwaryar kasafin kudin Tinubu na tiriliyan 2.17

A ranar Alhamis majalisun suka amince da kasafin

’Yan Boko Haram sun kashe mutum 20 a wajen jana’iza a Yobe

Sun kashe mutanen ne ta hanyar dasa musu bam suna tsaka da jana’iza

Saudiyya ta kaddamar da gidauniyar tallafa wa Falasdinawa

Yarima Muhammad Bin Salman ya ba da gudunmawar Naira biliyan hudu domin tallafa wa Falasdinawa a Zirin Gaza

’Yan bindiga sun kashe matafiya sun sace wasu a Zamfara

Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar.