’Yan bindiga sun kashe matafiya sun sace wasu a Zamfara
Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar.
Manyan Labarai
Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar.
A karo na biyu an dage lokacin fara aikin matatar wadda ake sa ran za ta taimaka wajen rage matsalar karancin mai a Najeriya da wasu kasashen Afirka.
Dalili da hukumar Hisba ta kai samamen da ya tada kura a Jihar Kano
A watan Afrilun 2022 ne Ganduje ya naɗa Alhaji Bala a matsayin Shugaban Ma’aikatan na Kano.
Kotun ta ce hukuncin da kotun sauraron kararrakin zabe ta zartar akwai kuskure.