Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun kashe matafiya sun sace wasu a Zamfara

Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar.

Karancin danyen mai ya hana Matatar Dangote fara aiki

A karo na biyu an dage lokacin fara aikin matatar wadda ake sa ran za ta taimaka wajen rage matsalar karancin mai a Najeriya da wasu kasashen Afirka.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano

Dalili da hukumar Hisba ta kai samamen da ya tada kura a Jihar Kano

Shugaban Ma’aikatan Kano ya yi murabus

A watan Afrilun 2022 ne Ganduje ya naɗa Alhaji Bala a matsayin Shugaban Ma’aikatan na Kano.

Kotu ta kori Gabriel Suswam a matsayin Sanatan Benuwe 

Kotun ta ce hukuncin da kotun sauraron kararrakin zabe ta zartar akwai kuskure.